Home
Features
_Multi DropDown
__DropDown 1
__DropDown 2
__DropDown 3
_ShortCodes
_SiteMap
_Error Page
Mega Menu
Documentation
_Web Doc
_Video Doc
Download This Template
Home
Abba Gida Gida ya bayyana hakan ne, lokacin da ya kai ziyara ɗaya daga cikin wuraren da aka rushe, yana mai cewa yin hakan zai alkinta tsohon tarihin Kano. Yace an umarci jami'an tsaro da su baiwa wuraren tsaro, domin hana al'umma ɗiban ɓaraguzan.
Abba Gida Gida ya bayyana hakan ne, lokacin da ya kai ziyara ɗaya daga cikin wuraren da aka rushe, yana mai cewa yin hakan zai alkinta tsohon tarihin Kano. Yace an umarci jami'an tsaro da su baiwa wuraren tsaro, domin hana al'umma ɗiban ɓaraguzan.
Knc-Hausa
June 19, 2023
Post a Comment
0 Comments
Social Plugin
Subscribe Us
#
Most Popular
Facebook
#
Tags
1
Categories
Search This Blog
Powered by Blogger
September 2023
18
August 2023
27
July 2023
25
June 2023
10
Report Abuse
Kungiyar malaman jami’o’i ta Najeriya (ASUU) ta buƙaci Shugaba Bola Tinubu ya sauya dokar ba da bashin karatu ga dalibai da ya amince da ita, zuwa tallafin karatu domin bai wa ɗalibai masu ƙaramin ƙarfi damar samun ilmi mai zurfi. A wata hira da gidan Talbijin na Channels ranar Lahadi, shugaban ASUU ya ce bashin karatun ba abu ne mai yiwuwa ba. A cewarsa, bayar da bashi don yin karatu "ba zai dore ba". Farfesa Emmanuel Osodeke ya ce, “tunanin bayar da bashin karatu ga dalibai ya zo ne a 1972 kuma yana cikin harkokin bankuna da aka kafa". Ya yi iƙirarin cewa mutanen da suka karɓi bashin, ba su taɓa biya ba, kuna iya zuwa ku bincika. A shekarar 1994 ko 1993, sojoji sun kafa dokar soja mai lamba inbda suka kafa hukumar bayar da bashi ga ɗalibai. Sai Majalisar dokoki ta daidaita ta a shekara ta 2004 kuma a cikin shekara ɗaya, ta wargaje. Kuɗaɗen suka bace. Muna so mu ga yadda wannan zai bambanta". A cewarsa, akwai dalibai sama da miliyan daya a jami’o’in gwamnatin Najeriya kuma rancen ba zai iya biyan kudin karatun dalibai ba. A ranar Litinin ne Shugaba Tinubu ya sa hannu a kan dokar ba da bashi ga dalibai domin cika alƙawarin da ya dauka a lokacin yaƙin neman zabensa. Shugaban majalisar wakilai ta 9, Femi Gbajabiamila, wanda yanzu shi ne shugaban ma’aikatan fadar shugaban ƙasa ne ya dauki nauyin gabatar da ƙudurin dokar a majalisa. Dokar ta tanadi ba da bashi maras ruwa ga daliba masu ƙaramin ƙarfi a Najeriya.
June 19, 2023
Bing Point Redeem
September 27, 2023
Coup in Niger Republic
July 26, 2023
About Me
Knc-Hausa
View my complete profile
Bing Point Redeem
Knc-Hausa
September 27, 2023
Contact form
0 Comments