Kungiyar ECOWAS ta umarci Sojojin Nijar su gaggauta mika mulki cikin mako guda.
Wannan na cikin abubuwan da kungiyar ECOWAS ta cimma matsaya kan juyin mulki a Nijar a zaman ta na Lahadin nan.
1) Baiwa jagororin juyin mulkin umarnin mika mulki cikin mako guda
2) Takunkumin hana tafiye tafiye ga dakarun da suka jagoranci juyin mulki a kasar
3) Rashin nuna goyon baya kan tursasa shugaba Bazoum ya ajiye mulki
4) Watsi da dakarun soji na kasashen waje dake nuna goyon baya ga juyin mulki a kasar
5) Takunkumi kan tattalin arziki
0 Comments