Home
Features
_Multi DropDown
__DropDown 1
__DropDown 2
__DropDown 3
_ShortCodes
_SiteMap
_Error Page
Mega Menu
Documentation
_Web Doc
_Video Doc
Download This Template
Home
Football Results
Football Results
Knc-Hausa
August 20, 2023
Post a Comment
0 Comments
Social Plugin
Subscribe Us
#
Most Popular
Facebook
#
Tags
1
Categories
Search This Blog
Powered by Blogger
September 2023
18
August 2023
27
July 2023
25
June 2023
10
Report Abuse
Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya nada Abdulkarim Chukko a matsayin shugaban riko na hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa. An nada shi ne kwana guda bayan dakatar da shugaban hukumar Abdulrasheed Bawa wanda a yanzu haka yake hannun hukumar tsaro ta DSS bisa binciken da ake yi kan ayyukan ofishinsa. Kafin nadin nasa, Abdulkarim Chukko shi ne daraktan gudanarwa na EFCC kuma yana cikin ma'aikatan da suka soma aiki a hukumar.
June 16, 2023
Kungiyar malaman jami’o’i ta Najeriya (ASUU) ta buÆ™aci Shugaba Bola Tinubu ya sauya dokar ba da bashin karatu ga dalibai da ya amince da ita, zuwa tallafin karatu domin bai wa É—alibai masu Æ™aramin Æ™arfi damar samun ilmi mai zurfi. A wata hira da gidan Talbijin na Channels ranar Lahadi, shugaban ASUU ya ce bashin karatun ba abu ne mai yiwuwa ba. A cewarsa, bayar da bashi don yin karatu "ba zai dore ba". Farfesa Emmanuel Osodeke ya ce, “tunanin bayar da bashin karatu ga dalibai ya zo ne a 1972 kuma yana cikin harkokin bankuna da aka kafa". Ya yi iÆ™irarin cewa mutanen da suka karÉ“i bashin, ba su taÉ“a biya ba, kuna iya zuwa ku bincika. A shekarar 1994 ko 1993, sojoji sun kafa dokar soja mai lamba inbda suka kafa hukumar bayar da bashi ga É—alibai. Sai Majalisar dokoki ta daidaita ta a shekara ta 2004 kuma a cikin shekara É—aya, ta wargaje. KuÉ—aÉ—en suka bace. Muna so mu ga yadda wannan zai bambanta". A cewarsa, akwai dalibai sama da miliyan daya a jami’o’in gwamnatin Najeriya kuma rancen ba zai iya biyan kudin karatun dalibai ba. A ranar Litinin ne Shugaba Tinubu ya sa hannu a kan dokar ba da bashi ga dalibai domin cika alÆ™awarin da ya dauka a lokacin yaÆ™in neman zabensa. Shugaban majalisar wakilai ta 9, Femi Gbajabiamila, wanda yanzu shi ne shugaban ma’aikatan fadar shugaban Æ™asa ne ya dauki nauyin gabatar da Æ™udurin dokar a majalisa. Dokar ta tanadi ba da bashi maras ruwa ga daliba masu Æ™aramin Æ™arfi a Najeriya.
June 19, 2023
Mataimakin Shugaban Kasa Yanaimi Afuwa
June 16, 2023
About Me
Knc-Hausa
View my complete profile
Bing Point Redeem
Knc-Hausa
September 27, 2023
Contact form
0 Comments